Tehran (IQNA) Kotun kolin Amurka na nazarin karar da aka shigar kan zargin ‘yan sanda da yin leken asiri a masallacin musulmi a birnin Los Angeles na jihar California.
Lambar Labari: 3486535 Ranar Watsawa : 2021/11/09
Jami’an tsaron kasar Amurka sun kame wani mutum dan shekaru 55 da haihuwa tare da gurfanar da shi a gaban kuliya, bayan da ya yi barazanar kisan ‘yar majalisar dokokin kasar musulma.
Lambar Labari: 3483528 Ranar Watsawa : 2019/04/07